{"id":21076,"date":"2026-02-21T05:34:13","date_gmt":"2026-02-21T05:34:13","guid":{"rendered":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/21076\/"},"modified":"2026-02-21T05:34:13","modified_gmt":"2026-02-21T05:34:13","slug":"ghana-na-son-ladabtar-da-%c9%97an-rashan-da-ya-wallafa-hoton-tsiraicin-mata","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/21076\/","title":{"rendered":"Ghana na son ladabtar da \u0257an Rashan da ya wallafa hoton tsiraicin mata"},"content":{"rendered":"<p>\n                        Gwamnatin Ghana na shirye shiryen ganin an tuso mata \u0199eyar \u0257an Rashan nan da ake zargi da laifin \u0257aukar \u00a0bidiyon tsiraicin mata a sirrance, tare da wallafa shi a kafar yanar Gizo, ba tare da izinin su ba.        <\/p>\n<p class=\"m-pub-dates\">Wallafawa ranar: 20\/02\/2026 &#8211; 09:04<\/p>\n<p>    Minti 1    Lokacin karatu\n<\/p>\n<p>Matashin da ake zargi da aikata aika aikar, ya bayyana kansa a matsayin \u0257an Rasha mai sana\u2019ar waka da kuma wallafe wallafe a yanar gizo.<\/p>\n<p>Mutumin ya ziyarci Ghana ne\u00a0 inda ya yi afani da kamarar sirri wajen \u0257aukar tsiraicin matan da suka yi ba\u0257alar da shi ba tare dasanin su ba, daga bisani ya kuma wallasu a yanar gizo.<\/p>\n<p>Ya yin ganawa da manema labarai, ministan kimiya da fasahar \u0199asar, Sam George ya ce tuni suka tun tu\u0253i jakadar Rasha da ke Ghana don tattaunawa kan lamarin, ganin cewa abinda wanda ake zargin ya aikata, ya sa\u0253awa dokar \u0199asar.<\/p>\n<p>Ma\u2019aikatar kula ha\u0199okokin al\u2019umma da wal walan yara ta Ghana, ta ce duk da cewa mutumin ya tsare da \u0199asar, amma hakan ba zai hana ya fuskanci hukuncin kan abinda ya aikata ba.<\/p>\n<p>Zuwa yanzu dai, gwamnatin Ghana ta sha alwashin sai taga abin da ya ture wa buzu na\u0257i kuma idan har aka sameshi da laifi, to zai iya zama gidan wa\u0199afi\u00a0 na shekara 25, kar\u0199ashin dokar \u0199asar ta 2020.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"Gwamnatin Ghana na shirye shiryen ganin an tuso mata \u0199eyar \u0257an Rashan nan da ake zargi da laifin&hellip;\n","protected":false},"author":2,"featured_media":21077,"comment_status":"","ping_status":"","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","_share_on_mastodon":"0"},"categories":[161],"tags":[5754,278,5779],"class_list":["post-21076","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","category-ghana","tag-afrika","tag-ghana","tag-rasha"],"share_on_mastodon":{"url":"https:\/\/pubeurope.com\/@afrique\/116106996107435554","error":""},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/posts\/21076","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/comments?post=21076"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/posts\/21076\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/media\/21077"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/media?parent=21076"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/categories?post=21076"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/www.europesays.com\/afrique\/wp-json\/wp\/v2\/tags?post=21076"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}